NAJERIYA A YAU: Bukatun Al’ummomin Jihohin Arewa 4 Ga Sababbin Gwamnoninsu

Saurari Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin fata da zaton ’yan Najeriya ga sabbin shuwagabanninsu

NAJERIYA A YAU: Bukatun Al’ummomin Jihohin Arewa 4 Ga Sababbin Gwamnoninsu

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Yau Litinin 29 ga Mayu,  za a rantsar da sabon shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu tare da mataimakinsa Kashim Shettima, kuma a yau din ne  suma sababbin gwamnonin jihohi ke yin rantsuwar kama aiki, cikinsu har da wadanda aka zaba a karon farko a matsayin gwamnoni a karkashin tutar wata jam’iyu ba wandan suka yi mulki a jihohin ba.

Ko wace fata al’ummar jihohohin Arewacin Najeriya biyar da suka canza jam’iyyun gwamnoninsu ranar rantsuwa?

Saurari Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin fata da zaton ’yan Najeriya ga sabbin shuwagabanninsu.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano