NAJERIYA A YAU: Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato

Ko a bara sai da aka samu jirgin sojin Najeriya ya kai hari kan fararen hula inda ya kashe kusan mutum 100na ƙauyen Tudun Biri da ke Jihar Kaduna

NAJERIYA A YAU: Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato

A baya-bayan nan ana ci gaba da samun hare-hare da sojoji ke kaiwa kan fararen hula kamar yadda wasu suka bayyana.

Ko a shekarar da ta gabata, rundunar sojin Najeriya ta kai wani hari garin Tudun Biri da ke Ƙaramar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna inda harin ya yi sanadiyyar mutuwar gomman mutane.

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi duba ne kan harin da rundunar sojin ƙasar ta kai a Jihar Sakkwato.

Domin sauke shirin, latsa nan

KADVS ta daƙile yunƙurin sace yara da ceto wasu a Zariya

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi