NAJERIYA A YAU: Halin Da Matsalar Tsaro Ya Jefa Arewa A Shekarar 2024

Duk da irin waɗannan ƙalubale, mutanen yankuna sun nemo wasu hanyoyi daban-daban na takarar matsalolin

NAJERIYA A YAU: Halin Da Matsalar Tsaro Ya Jefa Arewa A Shekarar 2024

A cikin ’yan shekarun nan, matsalar tsaro ta kasance babbar ƙalubale a Arewacin Najeriya, musamman a jihohin Kaduna, Zamfara, Katsina da kuma Sakkwato.

Daga matsalar ’yan fashi zuwa ta’addanci, yankin ya fuskanci barazanar tsaro daban-daban.

Duk da irin waɗannan ƙalubale, mutanen yankuna sun nemo wasu hanyoyi daban-daban na takarar waɗannan matsaloli.

Taimakon ’yan sa-kai a wasu al’ummomi ya taka muhimmiyar rawa, inda kungiyoyin sa-kai da kuma tsare-tsaren gwamnati suka yi tasiri a wasu wurare.

Shirin Najeriya A Yau zai yi Nazari ne kan wannan batu.

Domin sauke shirin, latsa nan

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin Hajjin bana

Jami’ar ABU da ke Zariya ta yi sabon shugaba

An soma rigimar haraji tsakanin China da Amurka

Dalilin da farashin citta ya yi tashin gwauron zabo