NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Da Mutane Zasu Bi Wajen Neman Diyya
Yadda ya kamata mutane su ringa bi wajen neman diyya idan ba ayi musu daidai ba.
Sau da dama ibti’lai kan faru da wasu mutane wanda ya kamata ace sun bi hanyoyi don a biya su diyya.
Sai dai masana na bayyana cewa sau da dama mutane basu san honyoyin da ya kamata subi don neman hakkokin su ba.
- NAJERIYA A YAU: Me Sakamakon Zaben Ribas Ke Nunawa Game Da Sulhun Wike Da Fubara?
- DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan hanyoyin da mutane zasu bi don neman diyya idan an zalunce su.
Domin sauke shirin, latsa nan