NAJERIYA A YAU: Illar cin bashi daga kamfanonin bayar da bashi ta waya

Sukan kira har dangin wanda ya ci bashin su bata musu suna

NAJERIYA A YAU: Illar cin bashi daga kamfanonin bayar da bashi ta waya

Masu Karbar rance na shiga kunci a Najeriya

Yadda kamfanonin da ke ba da rance ta waya ke addabar rayuwar jama’a na jefa su cikin kunci da damuwa. Lamarin yakan kai ga matakin kiran ‘yan uwa da abokan arzikin wanda ya ci bashin domin bata musu suna.

A gefe guda kuma, wasu na fadawa tarkon ‘yan damfara. To amma me doka ta ce akan mutumin da ya ci bashi sannan ya kasa biya?

A cikin shirin Najeriya A Yau, mun duba yadda yadda kamfanonin dake ba da bashi ta waya ke addabar rayuwar jama’a da matakan da ya dace su bi.

Domin sauraren shirin ko saukewa kaitsaye, latsa nan

An yi wa mutane damfarar Naira biliyan 52 ta banki —NIBSS

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin dubin watan Ramadan

Helikwaftan farko ƙirar Najeriya zai fara aiki —NASENI

Boko Haram ta ƙona wuraren ibada da gidaje a Adamawa