NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Durƙusar Da Gidajen Rediyo A Arewa

Gidajen rediyo a Arewaci na rufe harkokinsu su ɓace ba tare da an sake jin ɗuriyarsu ba

NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Durƙusar Da Gidajen Rediyo A Arewa

Turakun Kamfanonin Sadarwa

Rediyo na daga cikin kafofin da al’umma da dama suka dogara da su don jin labarai, shirye-shirye da kuma samun nishadi.

Rediyo na taka muhimmiyar rawa wajen wayar wa da al’umma da dama kai musamman duba da yadda aka bayar da shaidar cewa tafi kowace kafa saurin yaɗa bayanai ba a cikin birane ba, har ma da yankunan karkara.

Sai dai a wannan gaɓa ana ganin gidajen rediyo a Arewacin ƙasar nan na samun koma baya, la’akari da yadda a wasu lokutan wasu suke rufe harkokinsu su ɓace ba tare da jin ɗuriyarsu ba.

Domin sauke shirin, latsa nan

Miƙa makaman ’yan bindigar Katsina ya bar baya da ƙura

Fitaccen ɗan siyasa Ahmadu Haruna Zago ya rasu

NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Durƙusar Da Gidajen Rediyo A Arewa

Babban layin wutar lantarki ya faɗi karon farko a 2025