NAJERIYA A YAU: Shin Sabuwar Gwamnati Za Ta Iya Hada Kan ’Yan Najeriya?

Tattauna da masu ruwa da tsaki a harkokin siyasa da mulki kan yiwuwar hada kan Najeriya

NAJERIYA A YAU: Shin Sabuwar Gwamnati Za Ta Iya Hada Kan ’Yan Najeriya?

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Nan da kwanaki 7  za a rantsar da sabuwar gwamnati a Najeriya wadda za ta karbi mulki a cikin wani yanayi na kalubalen da sai shugabanni masu kwarewa da sanin makamar aiki za su iya saita kasar da dinke baraka da kuma sake hada kan yan kasar su koma al’umma daya.

Shirin Najeriya  A Yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a harkokin siyasa da mulki, ya kuma bai wa masana dama sun tofa albarkacin bakin su.

A yi sauraro lafiya.

KADVS ta daƙile yunƙurin sace yara da ceto wasu a Zariya

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi