NAJERIYA A YAU: Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa
A baya-bayan nan ana samun muhawara kan kimar masarautun gargajiya.
![NAJERIYA A YAU: Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa NAJERIYA A YAU: Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa](https://aminiya.ng/wp-content/uploads/2024/06/Sarakuna.jpg)
A baya-bayan nan ana samun muhawara, wani lokaci ma zazzafa, a kan kimar masarautun gargajiya.
Shin yaya al’umma ke kallon sarakunan gargajiya a halin yanzu?
- NAJERIYA A YAU: ‘Taron Tsaro Zai Samar Da Zaman Lafiya a Arewa Maso Yamma’
- DAGA LARABA: Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro
Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan kimar masu rike da masautun gargajiya a wannan zamani.
Domin sauke shirin, latsa nan