NAJERIYA A YAU: Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa

A baya-bayan nan ana samun muhawara kan kimar masarautun gargajiya.

NAJERIYA A YAU: Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa

A baya-bayan nan ana samun muhawara, wani lokaci ma zazzafa, a kan kimar masarautun gargajiya.

Shin yaya al’umma ke kallon sarakunan gargajiya a halin yanzu?

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan kimar masu rike da masautun gargajiya a wannan zamani.

Domin sauke shirin, latsa nan

An yi garkuwa da mutum 43 da kashe yaro a Sakkwato

Klopp zai maye gurbin Nagelsmann a matsayin kocin Jamus

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya