NAJERIYA A YAU: Shin kayyade Kudaden Kamfen Zai Kawo Zabe Mai Tsafta a 2023?

INEC ta jaddada kiranta ga ’yan takara da jam’iyyun siyasa da su yi biyayya ga dokar da ta kayyade kudaden yakin neman zabe

NAJERIYA A YAU: Shin kayyade Kudaden Kamfen Zai Kawo Zabe Mai Tsafta a 2023?

Shugaban Hukumar Zabe ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Hukumar INEC ta jaddada kiranta ga ’yan takara da jam’iyyun siyasa da su yi biyayya ga dokar da ta kayyade kudaden yakin neman zabe, a yunkurinta na tabbatar da an yi zabe mai inganci a 2023.

Shin kayyade kudaden da za a kashe a yakin neman zabe zai yi tasiri wurin samun sahihin zabe? 

Saurari bayanai da ga bakin INEC da masu ruwa da tsaki a harkokin zabe.

An sanya dokar hana fita a wasu yankunan Taraba

Jami’an NSCDC sun daƙile harin ’yan bindiga a Kano

Matsalar Tsaro: Ku sayi makamai don kare kanku — Sarkin Argungun

Mai juna biyu na wata 8 ta shigar da ƙarar neman saki