NAJERIYA A YAU: Manufofin ’yan takarar Gwamna ga Katsinawa a 2023

Ko kun san tanadin da suka yi wa Katsinawa?

NAJERIYA A YAU: Manufofin ’yan takarar Gwamna ga Katsinawa a 2023

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Yan takarar Gwamnan Jihar Katsina sun bayyana kudurorinsu kan matsalar tsaro, tattalin arziki, kiwon lafiya da sauarn muhimman bangarori.

Sun baje kolin manufofin nasu ne a  wani taron tattaunawa da al’umma wanda kamfanin Media Trust ya shirya a Jihar a karshen mako.

Shin kun san manufofin nasu? 

Saurari shirin Najeriya A Yau domin sanin inda aka kwana. 

An kama mutum uku da ƙwato wayoyin lantarki na sata 

Zan ci gaba da bada kuɗin hadaya kyauta — Gwamna Zulum 

Obasanjo na yunƙurin ɓata min suna don ɗan takararsa — Atiku

Sojoji sun kama masu garkuwa da mutane a Yobe