NAJERIYA A YAU: Matakan Da Wasu Al’ummomi Suke Ɗauka Don Guje Wa Ambaliyar Ruwa

Wasu al’ummomi a Najeriya sun fara ɗaukar matakan kauce wa asarar da ambaliyar ruwa ka iya haifar musu idan aka buɗe Madatsar Ruwa ta Lagdo da ke Jamhuriyar Kamaru.

NAJERIYA A YAU: Matakan Da Wasu Al’ummomi Suke Ɗauka Don Guje Wa Ambaliyar Ruwa

Ambaliya a shatale-talen Baban Gwari da ke Kano

Wasu al’ummomi a Najeriya sun fara ɗaukar matakan kauce wa asarar da ambaliyar ruwa ka iya haifar musu idan aka buɗe Madatsar Ruwa ta Lagdo da ke Jamhuriyar Kamaru.

A kwanan nan ne dai Hukumar  da ke Kula da Albarkatun Ruwa ta Najeriya ta ce yankunan da ke gaɓar Kogin Binuwai a jihohi 11 na fuskantar barazanar ambaliyar.

Shirin Najeriya a Yau zai yi nazari a kan waɗannan matakai da ma hanyoyin magance matsalar gaba ɗaya.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan