NAJERIYA A YAU: Matakan Kauce Wa Yaɗuwar Cututtuka Da Damina
A yankuna da dama ana ta tafka ruwan sama kamar da bakin ƙwarya.

Mutanen da ambaliyar ruwa ya raba da gidajensu a Chadi. Hoto: Reuters/Aljazeera
A yankuna da dama ana ta tafka ruwan sama kamar da bakin ƙwarya.
A irin wannan lokaci cutar Kwalara ko amai da gudawa da Maleriya da dai sauransu suke saurin yaɗuwa.
- NAJERIYA A YAU: Yadda Ambaliya Ke Raba Dubban ‘Yan Najeriya Da Muhallansu
- DAGA LARABA: Muhimmancin Al’adar Ciyayya
Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan wasu daga cikin waɗannan cututtuka da matakan kauce musu.
Domin sauke cikakken shirin, latsa nan