NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ‘Yan Siyasa Ke Naɗa Tarin Mataimaka A Gwamnati?

Gwamnatoci a matakai daban-daban na ta ikirarin rage kashe kudin gwamnatin ko tsuke bakin aljihu.

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ‘Yan Siyasa Ke Naɗa Tarin Mataimaka A Gwamnati?

Gwamnatoci a matakai daban-daban na ta ikirarin rage kashe kudin gwamnatin ko tsuke bakin aljihu.

Sai dai masu sharhi na gani wasu masu mukaman siyasa ke nada tarin mataimaka wadanda wasu ma ba lallai sun taba ido biyu da su ba.

Shirin Najeriya a Yau zai yi sharhi ne kan rawar da masu taimaka wa ‘yan siyasa da yawa ke taka wa.

Domin sauke shirin, latsa nan

Kashim Shettima zai jagoranci tawagar Nijeriya a taron MDD

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar 2024

Kano: Abba ya rusa ciyamomin riko

An haramta wa ma’aikatan Asibitin Tarayya yin ‘kirifto’ a wurin aiki