NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Bayan Hukuncin Kotu Kan Zaɓen Kano?

Tuni dai NNPP ta yi watsi da hukuncin kotun da cewa r za ta daukaka kara

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Bayan Hukuncin Kotu Kan Zaɓen Kano?

Gawuna da Abba Gida Gida

Za a iya cewa bakin aƙalami ya bushe a tashin farko na zaben kujerar gwamna a Jihar Kano.

An gudanar da shari’ar da ta bai wa Nasiru Gawuna na Jam’iyar APC nasara a kan Gwamna Abba Kabir Yusuf a wani yanayi da da wasu ba su taɓa gani ba.

Shirin Najeriya a Yau ya duba me zai iya faruwa bayan wannan hukuncin.

Ku saurari cikakken shirin ta nan

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu