NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Idan Aka Kara Kudin Mai a Najeriya?

Wani rahoto daga kamfanin mai na kasa wato NNPCL dake nuni da yiyuwar karin farashin man fetur din

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Idan Aka Kara Kudin Mai a Najeriya?

NNPCL

A dai-dai lokacin da ‘yan Najeriya ke ci gaba da kukan tsadar kayayyaki sakamakon irin manufofin gwamnati, musamman ma cire tallafin man Fetur, kwatsam sai ga wani rahoto ya fito daga kamfanin mai na kasa wato NNPCL dake nuni da yiyuwar karin farashin man fetur din.

Shirin Najeriya a Yau, ya kalli yadda wannan batu zai yi tasiri ga rayuwar ’yan Najeriya.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan