NAJERIYA A YAU: Mece Ce Cutar Ƙyandar Biri Kuma Me Ke Jawo Ta?

NCDC ta ce ta samu aƙalla mutane 39 da suka harbu da cutar daga farkon shekarar nan.

NAJERIYA A YAU: Mece Ce Cutar Ƙyandar Biri Kuma Me Ke Jawo Ta?

An samu ɓarkewar cutar ƙyandar biri a ƙasashen Afrika, wadda majalisar Ɗinkin Duniya ke ganin cutar za ta iya tsallake Nahiyar.

Hukumar Yaƙi da Cututtuka ta Najeriya (NCDC), ta ce ta samu aƙalla mutane 39 da suka harbu da cutar daga farkon shekarar nan zuwa yanzu, inda WHO ta ayyana dokar ta-ɓaci a kan cutar.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan abubuwan da suka kamata ku sani game da cutar ƙyandar biri.

Domin sauraren cikakken shirin, latsa nan

NAJERIYA A YAU: Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo

Ambaliya ta shafi mutum miliyan 1.6 a Nijeriya — NEMA

Haɗurra 3 sun yi ajalin mutane 91 a kwanaki takwas — FRSC

Abba zai gina wa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa gidaje a Kano