NAJERIYA A YAU: ‘Mu ke da alhakin sayen audugar Al’adar ’ya’yanmu’

Yadda rashin aduguar al’ada ke hana ’ya’ya mata zuwa makaranta

NAJERIYA A YAU: ‘Mu ke da alhakin sayen audugar Al’adar ’ya’yanmu’

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Mata na bukatar tsaftace jikinsu duk lokacin da suke al’ada.

Ko kun san akwai yara mata da ke fasa zuwa makaranta saboda rashin audugar al’ada?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin taskun da ’ya’ya mata ke ciki sanadiyyar jinin al’ada.

An sanya dokar hana fita a wasu yankunan Taraba

Jami’an NSCDC sun daƙile harin ’yan bindiga a Kano

Matsalar Tsaro: Ku sayi makamai don kare kanku — Sarkin Argungun

Mai juna biyu na wata 8 ta shigar da ƙarar neman saki