NAJERIYA A YAU: ‘Mu ke da alhakin sayen audugar Al’adar ’ya’yanmu’

Yadda rashin aduguar al’ada ke hana ’ya’ya mata zuwa makaranta

NAJERIYA A YAU: ‘Mu ke da alhakin sayen audugar Al’adar ’ya’yanmu’

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Mata na bukatar tsaftace jikinsu duk lokacin da suke al’ada.

Ko kun san akwai yara mata da ke fasa zuwa makaranta saboda rashin audugar al’ada?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin taskun da ’ya’ya mata ke ciki sanadiyyar jinin al’ada.

An yi garkuwa da mutum 43 da kashe yaro a Sakkwato

Klopp zai maye gurbin Nagelsmann a matsayin kocin Jamus

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya