NAJERIYA A YAU: ‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’

’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote zai kawo sauƙin wahalhalun man fetur.

NAJERIYA A YAU: ‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’

’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote za ta samar da sauƙin wahalhalun man fetur a ƙasar.

Sai dai tun ba a je ko ina ba, ana ta samun musayar kalamai tsakanin kamfanin NNPC da Dangote kan batun.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan yadda farshin man fetur ke ci gaba da ƙaruwa a Najeriya duk da zuwan Matatar Dangote.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan