NAJERIYA A YAU: Mutanen Da Aka Haramtawa Cin Zakkar Kono

Shin a wane lokaci aka yi umarnin fitar da Zakkar Fidda Kai?

NAJERIYA A YAU: Mutanen Da Aka Haramtawa Cin Zakkar Kono

Shin a wane lokaci aka yi umarnin fitar da Zakkar Fidda Kai?

Malamai sun ce wannan Zakka tana da matukar mahimmanci ga masu hali kuma akwai lokacin da aka kayyade a fitar da ita; in ba haka ba kuma ta zama sadaka.

Shirin Najeriya a Yau ya duba matakan fidda Zakatul-Fitr da mutanen da aka haramtawa cin ta.

Domin sauke shirin, latsa nan