NAJERIYA A YAU: Mutuwar Zuciya Ce Ta Jefa Matasa Harkar Kirifto

Matasa da dama sun dukufa da jiran za ta fashe su kwashi ganima.

NAJERIYA A YAU: Mutuwar Zuciya Ce Ta Jefa Matasa Harkar Kirifto

Shin a ganinku me ya sa matasa ‘yan soshiyal midiya suka dukufa a harkar nan ta kirifto musamman ‘mining’ ?

A yanzu haka da dama ne cikin matasan ke jiran ta fashe domin su kudance, sai dai akwai masu yi wa irin wadannan matasa kallon masu raunin zuciya.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna da masu harkar mining da kuma masana kirifto kan abin da ya kamata ku sani kafin ku fara hakowa.

Domin sauke shirin, latsa nan

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa

Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki