NAJERIYA A YAU: PDP Ta Yi Waje Da APC A Osun

Zaben Osun ’yar manuniya ce cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran da suka gabata a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: PDP Ta Yi Waje Da APC A Osun

Zababben Gwamnan Jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke da aka rantsar

Domin sauke shirin latsa nan

Zaben Jihar Osun ya nuna alamu  cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran zabukan da suka gabata a Najeriya.

Jam’iyyar APC mai mulki ta sha kaye, inda ta samu kuri’u 375,027, PDP kuma ta yi nasara da kuri’u 403,371.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Siyasa Ke Raba Kan ’Yan Najeriya, Su Kuma Kansu A Hade

DAGA LARABA: Rashin Jituwar Matar Gida Da Dangin Miji

Hakan ya sa masana na cewa, yanzu ’yan Najeriya sun fara gane siyasa.

Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da mutanen Jihar Osun, da INEC, hukumar zabe ta kasa da kuma mai sharhi kan harkokin siyasa.