NAJERIYA A YAU: Rawar Da Fassara Ke Takawa Wajen Haɓaka Harshen Hausa

Tattaunawa kan irin gudunmawar da fassara ke bayarwa wajen haɓaka harshen Hausa.

NAJERIYA A YAU: Rawar Da Fassara Ke Takawa Wajen Haɓaka Harshen Hausa

Yau ce Ranar Fassara ta Duniya wadda Majalisar Dinkin Duniya ta ware don jinjina ga ayyukan ƙwarrarrun da suke haɗa al’ummomi waje ɗaya, da ƙarfafa zaman lafiya da tsaro a duniya ta hanyar juya bayanai daga wani harshe zuwa wani.

Albarkacin wannan rana, shirin Najeriya A Yau zai tattauna ne kan irin gudunmawar da fassara ke bayarwa wajen haɓaka harshen Hausa.

Da jami’an gwamnati nake zuwa tattaunawa da ’yan bindiga – Gumi

Gwamnan Kano ya samu lambar yabo kan inganta ilimi

Dalilin da ba a fara biyan masu hidimar ƙasa N77,000 ba — NYSC

2027: Neman tazarce ba ya gabana yanzu — Tinubu