Najeriya A Yau: Sakacin gwamnati ne silar kai hari a makarantu A 2021
Mahara sun sace yara akalla 700 a makarantu a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya a 2021.
‘Yan bindiga
Domin sauke shirin latsa nan
An kai wa makarantu akalla 10 hari a cikin shekarar 2021 inda aka sace yara sama da 700 a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.
Shin daga ina matsalar take; anya gwamnati ta shirya tunkarar 2022?
A yi sauraro lafiya.