NAJERIYA A YAU: Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Ƙunci?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci za iyi ƙoƙarin warware zare da abawa.
![NAJERIYA A YAU: Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Ƙunci? NAJERIYA A YAU: Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Ƙunci?](https://aminiya.ng/wp-content/uploads/2020/07/Gidan-mai.jpg)
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta yi wa ‘yan Najeriya alkarin barin farashin mai a yadda ta rage shi zuwa N123 ba.
Galibin Najeriya suna rataya alhakin kuncin rayuwar da suke fama da shi kacokan a kan janye tallafin man fetur.
Sai dai wasu masan suna ganin idan ma janye tallafin yana taka rawa, to akwai wasu matakan da suke bayar da gudunmawa mai tsoka.
- DAGA LARABA: Shin Da Gaske Ciwon ’Ya Mace Na ’Ya Mace Ne?
- NAJERIAY A YAU: Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suka Fara Yanke Ƙauna Da Samun Sauƙi?
Ko waɗanne matakai ne waɗannan?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci za iyi ƙoƙarin warware zare da abawa.
Domin sauke shirin latsa nan.