NAJERIYA A YAU: Shin Dole Sai An Ɗauki Tsauraran Matakai Kafin A Saita Najeriya?

Duk da kokawa da ’yan Najeriya ke ci gaba da yi kan irin manufofin gwamnati da suka ce suna ƙara jefa su cikin ƙangin rayuwa.

NAJERIYA A YAU: Shin Dole Sai An Ɗauki Tsauraran Matakai Kafin A Saita Najeriya?

Duk da kokawa da ’yan Najeriya duke ci gaba da yi kan irin manufofin gwamnati da suka ce suna ƙara jefa su cikin ƙangin rayuwa.

Amma, a kodayaushe Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu yana ƙara nanata cewa, tilas ne a ɗauki tsauraran matakai na saita tattalin arzikin ƙasar, idan har ana buƙatar jin daɗi a nan gaba.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna ne kan ko tilas ne sai an ɗauki tsauraran matakan kafin saita tattalin arziƙin Najeriya?

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

Abin da ya sa na yi wa Buhari juyin mulki —Babangida

Yadda aka kama ɗan shekara 65 ɗauke da bindiga

Ana zargin malami da azabtar da ɗalibi kan shan mangwaro a makaranta

NAJERIYA A YAU: Matakan Kariya Daga Cutar Ƙyandar Biri