Najeriya A Yau: Shin fitar da ’yan Najeriya Kasashen waje aiki zai taimake ta?
Masana na dora laifin samun koma bayan Najeriya a kan halayyar ’yan kasar.
Domin sauke shirin latsa nan
Wasu masana tattalin arziki a Najeriya na hasashen cewa fitar da matasa masu sha’awar zuwa kasashe masu karfin tattalin arziki su aiki a hukumance zai taimaki tattalin arzikin kasar.
A gefe guda kuma wasu na ganin ba zai babu amfanin da hakan zai yi wa, hasali ma halayen ’yan kasar ne ummulhaba’isin rashin ci gaban kasar.
Wannene gaskiya?