NAJERIYA A YAU: Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
Kalaman jagoran Kwankwasiyya Rabi’u kan Gwamnatin Tarayya na ci gaba tayar da kura.
![NAJERIYA A YAU: Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne? NAJERIYA A YAU: Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?](https://aminiya.ng/wp-content/uploads/2024/06/Kwankwaso-Ganduje.jpeg)
Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.
Fadar Shugaban Kasa da Jam’iyyar APC a matakin kasa da Jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.
- NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Ya Kamata A Yi Don Kawo Karshen Tsadar Abinci
- DAGA LARABA: Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau
Shin me ya girgiza jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai?
Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.
Domin sauke shirin, latsa nan
Daga: Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan