NAJERIYA A YAU: Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?

Kalaman jagoran Kwankwasiyya Rabi’u kan Gwamnatin Tarayya na ci gaba tayar da kura.

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?

Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.

Fadar Shugaban Kasa da Jam’iyyar APC a matakin kasa da Jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.

Shin me ya girgiza jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai?

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.

Domin sauke shirin, latsa nan

Daga: Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan

Gwamnatin Borno ta ayyana Litinin a matsayin hutu

Shugabannin ECOWAS na ganawa a Abuja

Gwamnati za ta yanka wa hakimai albashi a Sakkwato

’Yan bindiga sun sace ’yan jarida da iyalansu a Kaduna