NAJERIYA A YAU: Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu

Tun da aka rantsar da ministocin gwamnatin Tinubu kowannensu ke ta ɗaukar alwashin cimma wani muradi ga ’yan Najeriya. Sai dai akwai masu ganin wasu alƙawuran ministocin romon-baka ne kawai, amma ba lallai su cika ba. NAJERIYA A YAU: Wuraren Da Wike Ke Shirin Rushewa A Abuja DAGA LARABA: Mun fi son mulkin sojoji —Al’ummar […]

NAJERIYA A YAU: Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu

Ministocin Tinubu

Tun da aka rantsar da ministocin gwamnatin Tinubu kowannensu ke ta ɗaukar alwashin cimma wani muradi ga ’yan Najeriya.

Sai dai akwai masu ganin wasu alƙawuran ministocin romon-baka ne kawai, amma ba lallai su cika ba.

A cikin shirin Najeriya A Yau, mun duba hanyoyin da ministocin za su bi domin ganin sun bai wa maraɗa kunya a kan alƙawuran da suka ɗauka.

Domin sauraren shirin, latsa nan