NAJERIYA A YAU: Tasirin Fitattun ’Yan Soshiyal Midiya Wajen Sauya Ra’ayin Al’umma

Wadannan mutane su ake kira influencers a turance, kuma sukan yi tsokaci kan batutuwan da mutane tattaunawa.

NAJERIYA A YAU: Tasirin Fitattun ’Yan Soshiyal Midiya Wajen Sauya Ra’ayin Al’umma

A duk lokacin da wani maudu’i ke tashe a soshiyal midiya akan samu wasu fitattaun mutane a kafofin da suke yin tsokaci a kai

Irin wadannan mutane da ake kira influencers a turance, suna kuma yin tsokaci kan batutuwan da mutane tattaunawa.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan yadda fitattun masu amfani da shafukan sada zumunta suke tasiri ga rayuwar al’umma.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan