NAJERIYA A YAU: Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo

Masu fashin baƙi sun nuna fargaba game da yiwuwar samun hatsaniya yayin zaben gwamna da za a gudanar a Jahar Edo ranar Asabar.

NAJERIYA A YAU: Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo

Masu fashin baƙi sun nuna fargabar yiwuwar samun hatsaniya yayin zaben gwamna da za a gudanar a Jihar Edo ranar Asabar.

Sai dai kuma al’ummar jiar sun ce ko ana ha-maza-ha-mata za su fito su kaɗa kuri’a.

Shirin Najeriya a Yau zai yi nazari ne a kan irin tanadin da masu ruwa da tsaki ke yi wa wannan zaɓe.

Domin sauke shirin, latsa nan