NAJERIYA A YAU: Wa Ke Da Ikon Dakatar Da Ganduje A APC?
Shin su waye mutanen da suka dakatar da Ganduje daga jam’iyyar APC a matakin mazaba?

An shiga saƙe-saƙe game da mutanen da suka yi ikirarin dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Ganduje, a mazabarsa.
Sai dai uwar jam’iyyar ta yi watsi da hakan, inda kuma daga bisani suka zargi jami’iyyar adawa da daukar nauyin wadanda suka yi ungulu da kan zabon.
- NAJERIYA A YAU: Albashin Da Ya Kamata A Riƙa Biyan Ma’aikaci A Wannan Yanayi
- DAGA LARABA: Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya
To amma ko da a ce za a dauki irin wannan matakin, wa ke da hurumin dakatar da shugaban jam’iyyar ta APC na kasa a doka? Shirin Najeriya a Yau na da karin bayani.
Domin sauke cikakken shirin, latsa nan