NAJERIYA A YAU: Wa Zai Kula Da Motocin Sufurin Da Zulum Ya Kawo?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin jama’ar Borno da kuma gwamnatin jihar kan hanyoyin za ta bi wurin kula da motocin.

NAJERIYA A YAU: Wa Zai Kula Da Motocin Sufurin Da Zulum Ya Kawo?

Gwamnatin Jihar Borno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum ta kaddamar da motocin sufuri a kwaryar birnin Maiduguri, domin rage radadin cire tallafin man fetur din da aka yi a kasar nan.

Shin ta wadanne hanyoyi za a bi domin kula da wadannan motoci?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin jama’ar Borno, ya kuma bi diddigin hanyoyin da gwamnatin za ta bi wurin kula da motocin.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan.

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu