NAJERIYA A YAU: Wa Zai Kula Da Motocin Sufurin Da Zulum Ya Kawo?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin jama’ar Borno da kuma gwamnatin jihar kan hanyoyin za ta bi wurin kula da motocin.

NAJERIYA A YAU: Wa Zai Kula Da Motocin Sufurin Da Zulum Ya Kawo?

Gwamnatin Jihar Borno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum ta kaddamar da motocin sufuri a kwaryar birnin Maiduguri, domin rage radadin cire tallafin man fetur din da aka yi a kasar nan.

Shin ta wadanne hanyoyi za a bi domin kula da wadannan motoci?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin jama’ar Borno, ya kuma bi diddigin hanyoyin da gwamnatin za ta bi wurin kula da motocin.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan.

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi tan 3.9 da kama mutum 599

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista