NAJERIYA A YAU: ’Yan bindiga sun mayar da Zamfarawa bayi a wurin hakar zinare

Zamfarawa sun koma kwana da cikin daji a yayin da ’yan bindiga suka mayar da su masu aikin bautar hakar zinare

NAJERIYA A YAU: ’Yan bindiga sun mayar da Zamfarawa bayi a wurin hakar zinare

Ta’addancin ’yan bindiga ya dauki sabon salo a Jihar Zamfara, duk da kokarin gwamnati na murkushe su.

Lamarin ya kai ga jama’a na barin gidajensusu, su kwana a dokar daji a yayin da ’yan bindigar suka mamaye wuraren hakar zinare, inda suke tilasta mutane hako musu ma’adinai.

Mene ne dalilin da tsaro ya ki samuwa a Jihar Zamfara?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.

Domin sauraren cikakken shirin, latsa nan

Ya je Maiduguri daga Legas a kan keke

Rikicin rusau ya yi ajalin mutum 4 a Kano

Alawar yara mai sanya maye ta shiga gari —NDLEA

NHIS: Kotu ta tsare Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje