NAJERIYA A YAU: Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ’Yan Jarida?

Jami’an tsaro na yawan yi wa ’yan jarida kisan gilla ko cin zarafinsu, da nufin hana su daukar rahoto

NAJERIYA A YAU: Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ’Yan Jarida?

Ana yawan kai ruwa rana tsakanin ‘yan jarida da jami’an tsaro

A duk lokacin da wani muhimmin abu ya taso, ’yan jarida na kan gaba wajen fadi-tashin kawo wa jama’a rahotanni tare da fayyace musu ainihin abin da ya faru.

Sai dai a lokuta da dama wasu jami’an tsaro kan hana ’yan jarida shiga wasu wurare domin samo rahoto, inda a garin hakan suka yi wa ci zarafin ’yan jaridar, ko ma su kashe su, musamman idan abun ya shafi manyan jami’an gwamnati.

Shirin Najeriya A Yau ya duba matakan da ya kamata a ɗauka game da masu yi wa ’yan jarida kisan gialla ko cin zarafinsu.

Domin sauraren shirin, latsa nan