NAJERIYA A YAU: Yadda Abinci Ke Kashe ’Yan Najeriya

Yadda za a kare kai da masoya daga  fadawa hadarin gurbataccen abinci.

NAJERIYA A YAU: Yadda Abinci Ke Kashe ’Yan Najeriya

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

A kwanakin nan rahotannin mutuwar mutane da dama ’yan gida daya sakamakon cin abinci da aka sarrafa sun karade kafafen yada labarai.

Shin wane abinci ne ke dauke da gubar da ke ajalin jama’a, kuma ya za a yi a gane shi a kuma shawo kan matsalar?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin kare kai da masoya daga  fadawa hadarin gurbataccen abinci.

An sanya dokar hana fita a wasu yankunan Taraba

Jami’an NSCDC sun daƙile harin ’yan bindiga a Kano

Matsalar Tsaro: Ku sayi makamai don kare kanku — Sarkin Argungun

Mai juna biyu na wata 8 ta shigar da ƙarar neman saki