NAJERIYA A YAU: Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

NAJERIYA A YAU: Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

Majalisar Dokoki ta Kasa

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Tun bayan kammala zaben manyan kujeru a Majalisun Tarayyar Najeriya da ya gudana a ranar Talata, 4 ga Yulin bana a zauren majalisar, hankali ya koma kan yadda za ayi rabon kwamitocin da ke zauren.

Wane hali ake ciki a yanzu haka dangane da neman shugabancin kwamitoci a zauren Majalisun na Najeriya?

Shirin namu na wannan lokacin na tafe da cikakken bayani. Ku biyo mu!

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan