NAJERIYA A YAU: Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

NAJERIYA A YAU: Yadda ake neman shugabancin kwamitoci a majalisun Najeriya

Majalisar Dokoki ta Kasa

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Tun bayan kammala zaben manyan kujeru a Majalisun Tarayyar Najeriya da ya gudana a ranar Talata, 4 ga Yulin bana a zauren majalisar, hankali ya koma kan yadda za ayi rabon kwamitocin da ke zauren.

Wane hali ake ciki a yanzu haka dangane da neman shugabancin kwamitoci a zauren Majalisun na Najeriya?

Shirin namu na wannan lokacin na tafe da cikakken bayani. Ku biyo mu!

Shin Kwankwasiyya ta kama hanyar wargajewa ne?

NAJERIYA A YAU: Yadda Azumi Ke Inganta Lafiyar Jiki

Buhari ya koma Kaduna da zama bayan shafe shekara 2 a Daura

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa