NAJERIYA A YAU: Yadda Aka Koma Makarantu A Jihar Kano

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce daga hawa mulkinsa zuwa yanzu ya buɗe makarantu 20 da gwamnatin da ta gabata ta rufe, ya kuma sake bude makarantun koyar da harkokin addinin musulunci na kananan hukumomin 44 da ke fadin Jihar domin samar da ingantaccen ilimi ga […]

NAJERIYA A YAU: Yadda Aka Koma Makarantu A Jihar Kano

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce daga hawa mulkinsa zuwa yanzu ya buɗe makarantu 20 da gwamnatin da ta gabata ta rufe, ya kuma sake bude makarantun koyar da harkokin addinin musulunci na kananan hukumomin 44 da ke fadin Jihar domin samar da ingantaccen ilimi ga al’umma.

Sanin cewa yau sabuwar gwamnatin Kano ke cika kwanaki 33 da karbar mulki, shirin Najeriya a yau ya ziyarci jihar, domin ganin a wane hali ake ciki bagaren ilimi, kuma wadanne shirye-shirye aka gudanar domin bude makarantun.

Ku biyo shirin sannu a hankali

NAJERIYA A YAU: Yadda Azumi Ke Inganta Lafiyar Jiki

Buhari ya koma Kaduna da zama bayan shafe shekara 2 a Daura

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman