NAJERIYA A YAU: Yadda Ambaliya Ke Raba Dubban ‘Yan Najeriya Da Muhallansu

Wata Babbar matsala da ambaliyar ruwa ke haifarwa a Najeriya ita ce, yadda dubban mutane ke rasa muhallansu a duk shekara.

NAJERIYA A YAU: Yadda Ambaliya Ke Raba Dubban ‘Yan Najeriya Da Muhallansu

Wata ambaliyar ruwa a Jihar Kogi

Wata babbar matsala da ambaliyar ruwa ke haifarwa a Najeriya ita ce, yadda dubban mutane ke rasa muhallansu a duk shekara.

Alkalumman hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA sun nuna cewa kawo yanzu, ambaliyar ta raba kusan mutum 208,655 da muhallansu a jihohi 28.

Shirin Najeriya a Yau, ya tattauna kan irin matakan da suka kamata a dauka domin kauce wa matsalar da hakan ka iya haifarwa ga al’umma.

Domin sauke shirin, latsa nan

Abin da ya sa na yi wa Buhari juyin mulki —Babangida

Yadda aka kama ɗan shekara 65 ɗauke da bindiga

Ana zargin malami da azabtar da ɗalibi kan shan mangwaro a makaranta

NAJERIYA A YAU: Matakan Kariya Daga Cutar Ƙyandar Biri

Tags