NAJERIYA A YAU: Yadda Buɗe Madatsar Lagdo A Kamaru Zai Shafi ’Yan Najeriya

A bara buɗe madatsar ruwan ya raba ’yan Najeriya sama da miliyan guda da muhallansu

NAJERIYA A YAU: Yadda Buɗe Madatsar Lagdo A Kamaru Zai Shafi ’Yan Najeriya

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Najeriya (NEMA) ta samu saƙon Kasar Kamaru na shirin buɗe Madatsar Ruwa ta Lagdo, sakamakon cikar da dam ɗin ya yi.

A bara buɗe Madatsar ya raba ’yan Najeriya sama da miliyan guda da matsugunansu; ko ta waɗanne ɓangarori ɓude madatsar a bana zai shafi Najeriya?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da ƙarin bayani.

Domin sauke shirin kai-tsaye, latsa nan

’Yan bindiga sun kashe manoma 14 a Ondo

Abba zai naɗa sabon Kwamishina a Kano

Yadda za a samu rufin asiri da sana’ar ɗinki — Muhammad

Ko dai Gwamna Fubara ya yi murabus ko a tsige shi — APC