NAJERIYA A YAU: Yadda cire tallafin mai a Najeriya ya shafi makwabtanta

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya furta cewa wasu kasashen da ke makwaftaka da Najeriya suna jin radadin cire tallafin man da aka yi fiye ma da ‘yan kasar Najeriya. 

NAJERIYA A YAU: Yadda cire tallafin mai a Najeriya ya shafi makwabtanta

Man Fetur

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya furta cewa wasu kasashen da ke makwabtaka da Najeriya na jin radadin cire tallafin man da aka yi fiye ma da ‘yan Najeriya. 

Shirin namu na yau ya tsallaka kan iyaka ya shiga wasu kasashe makwabtan Najeriya domin mu ji ko abin da Shugaban Majalisar Dattawan ya fada da gaske.

Shin ko cire tallafin mai a Najeriya ya shafi kasar Nijar?

Shirin ya tuntubi wani basarake a Accra, kasar Ghana, wanda ya bamu labarin mai a kasar.

A gaban mijina Akpabio ya nemi kwanciya da ni —Sanata Natasha

Shin Kwankwasiyya ta kama hanyar wargajewa ne?

NAJERIYA A YAU: Yadda Azumi Ke Inganta Lafiyar Jiki

Buhari ya koma Kaduna da zama bayan shafe shekara 2 a Daura