NAJERIYA A YAU: Yadda Gwamnati Ke Shirin Sanya Takunkumi Kan Soshiyal Midiya

Hukumar kula da Kafofin Yaaɗa Labarai ta Najeriya (NBC) na shirin ɓullo da wasu matakai kan masu amfani da shafukan sada zumunta na zamani a wani yunkuri na tsaftace ɓangaren domin hana gurbata tarbiyyar ’yan kasar nan. Anya zai yi wu a sanya ido yadda ya kamata a kan kafofin sada zumunta yadda ya kamata […]

NAJERIYA A YAU: Yadda Gwamnati Ke Shirin Sanya Takunkumi Kan Soshiyal Midiya

Hukumar kula da Kafofin Yaaɗa Labarai ta Najeriya (NBC) na shirin ɓullo da wasu matakai kan masu amfani da shafukan sada zumunta na zamani a wani yunkuri na tsaftace ɓangaren domin hana gurbata tarbiyyar ’yan kasar nan.

Anya zai yi wu a sanya ido yadda ya kamata a kan kafofin sada zumunta yadda ya kamata a Najeriya?

An sha kai ruwa rana da ’yan Najeriya kan wannan kuduri na gwamnati, sai dai a shirin Najeriya A Yau mun duba hanyoyi da irin waɗannan matakai za su yi aiki ba tare da matsala ba.

Domin sauraren shirin, latsa nan

Majalisar wakilai ta dakatar da CBN daga ƙara kuɗin cajin ATM

Hanyoyi 6 da mutum zai kare kansa daga tsananin zafi

’Yan sanda sun ceto mutum 30 daga hannun ’yan bindiga a Katsina

Ba abin da zai faru idan aka tsige Fubara – Wike