Najeriya A Yau: Yadda jami’ai ke ‘agaza wa’ masu fasa-kwauri

Fasa-kwauri na cikin dalilan da ke kassara tattalin arzikin kasa

Najeriya A Yau: Yadda jami’ai ke ‘agaza wa’ masu fasa-kwauri
Najeriya A Yau: Yadda jami’ai ke ‘agaza wa’ masu fasa-kwauri


Domin sauke shirin latsa nan.

Ga alama kwalliya ba ta biyan kudin sabulu bayan da aka rufe iyakokin Najeriya da nufin hana fasa-kwauri.

Hasali ma, jami’an da aka dora wa alhakin kula da iyakokin ake zargi da taimaka wa masu fasa-kwaurin, lamarin da ke haddasa nakasu ga tattalin arzikin Najeriya.

Wannan shirin na Najeriya a Yau ya yi nazari a kan wannan batu.

Daga Laraba: Me ya sa ake bilichin?

Najeriya A Yau: Hauhawar farashin kayan matsarufi (2)