NAJERIYA A YAU: Yadda nadin mata 131 mukaman siyasa ya tayar da kura a Neja

Yaya hakan zai shafi tafiyar da gwamnatin jihar

NAJERIYA A YAU: Yadda nadin mata 131 mukaman siyasa ya tayar da kura a Neja

Nadin mata 131 mukamin mataimaka na musamman da Gwamnan Jihar Neja Muhammad Umar Bago ya yi a karshen makon jiya na ci gaba da daukar hankalin ’yan jihar.

Me wadannan nade-naden ke nufi, kuma ta wanne hanyoyi hakan zai shafi gwamnati da jama’ar jihar Neja?

Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin Hajjin bana

Jami’ar ABU da ke Zariya ta yi sabon shugaba

An soma rigimar haraji tsakanin China da Amurka

Dalilin da farashin citta ya yi tashin gwauron zabo