NAJERIYA A YAU: Yadda nadin mata 131 mukaman siyasa ya tayar da kura a Neja

Yaya hakan zai shafi tafiyar da gwamnatin jihar

NAJERIYA A YAU: Yadda nadin mata 131 mukaman siyasa ya tayar da kura a Neja

Nadin mata 131 mukamin mataimaka na musamman da Gwamnan Jihar Neja Muhammad Umar Bago ya yi a karshen makon jiya na ci gaba da daukar hankalin ’yan jihar.

Me wadannan nade-naden ke nufi, kuma ta wanne hanyoyi hakan zai shafi gwamnati da jama’ar jihar Neja?

Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

KADVS ta daƙile yunƙurin sace yara da ceto wasu a Zariya

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi