NAJERIYA A YAU: Yadda Ruwan Kasashen Ketare Ke Janyo Ambaliya A Najeriya

Shin mene ne ya sauya aka samu yawaitar ruwan da ya zame iftila’i ga mutane da dama a bana? 

NAJERIYA A YAU: Yadda Ruwan Kasashen Ketare Ke Janyo Ambaliya A Najeriya

Wata ambaliyar ruwa a Jihar Kogi

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Masu nazarin yanayi sun bayyana cewa an fi shekara 50 ba a samu ambaliya kamar ta bana ba a Najeriya.

Ko me ya sauya aka samu yawaitar ruwan da ya zame iftila’i ga mutane da dama a bana? 

Saurari shirin domin jin abin da ya faru. 

An sanya dokar hana fita a wasu yankunan Taraba

Jami’an NSCDC sun daƙile harin ’yan bindiga a Kano

Matsalar Tsaro: Ku sayi makamai don kare kanku — Sarkin Argungun

Mai juna biyu na wata 8 ta shigar da ƙarar neman saki