NAJERIYA A YAU: Yadda taƙaddama ta kanannaɗe siyasar ƙananan hukumomi a 2024

Duk da cewa an gudanar da zaɓen cike gurbi a wasu jihohi, zaɓen ƙananan hukumomi na cikin batutuwan da ’yan Najeriya suka fi zantawa a kai a shekarar 2024

NAJERIYA A YAU: Yadda taƙaddama ta kanannaɗe siyasar ƙananan hukumomi a 2024

Rijistar Masu Zabe

Zaɓen Kananan hukumomi na cikin al’amuran da suka ɗauki hankali a fagen siyasar Najeriya a shekarar 2024.

Duk da cewa an gudanar da zaɓen cike gurbi a wasu jihohi, zaɓuɓɓukan ƙananan hukumomi na cikin batutuwan da ’yan Najeriya suka fi zantawa a kai, mai yiwuwa saboda ganin da ake yi cewa waɗannan zabukan sun fi shafar al’umma kai-tsaye.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi waiwaye a kan ƙurar da wasu daga cikin zaɓuɓɓukan kananan hukumomi suka tayar a 2024

Domin sauke shirin, latsa nan

Majalisar wakilai ta dakatar da CBN daga ƙara kuɗin cajin ATM

Hanyoyi 6 da mutum zai kare kansa daga tsananin zafi

’Yan sanda sun ceto mutum 30 daga hannun ’yan bindiga a Katsina

Ba abin da zai faru idan aka tsige Fubara – Wike