NAJERIYA A YAU: Yadda Wahalar Fetur Ke Jigata ’Yan Najeriya

Karancin man fetur na neman tsayar da al’amura cak ga al’umma a wasu sassan Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Yadda Wahalar Fetur Ke Jigata ’Yan Najeriya

Sauke Cikakken Shirin

Karancin man fetur na neman tsayar da harkokin cak ga al’umma a sassan Najeriya.

Mutane da dama sun ce lamarin ya shafe su kai-tsaye kuma suna dandana kudarsu.

Shin yaushe wannan matsala za ta kawo karshe, lura da cewa   Kamafanin Mai Na Kasa (NNPC) ya ce ya riga maganace ta?

A shirin Najeriya a Yau mun tattauna da wadanda abin ya shafa sannan mun ji ta bakin masu ruwa da tsaki kan yiwuwar samun mafita nan kusa.

Ukraine ta cimma yarjejeniya da Amurka kan haƙar ma’adinai

Dangote ya rage farashin man fetur zuwa N860 a Legas

Na gaji bashin 8.9bn a matsayin shugaban APC — Ganduje

Boko Haram sun sace mutum 2 da kayan abinci a Borno