NAJERIYA A YAU: Yadda ya kamata alaƙa ta kasance tsakanin ’yan sanda da al’umma

Akan samu fito-na-fito tsakanin ’yan ƙasa da ’yan sandan sakamakon zargin su da wuce gona da iri wajen gudanar da aikin nasu.

NAJERIYA A YAU: Yadda ya kamata alaƙa ta kasance tsakanin ’yan sanda da al’umma

Mataimakin Babban Sufeton ’Yan sanda, Frank Mba

Babban alhakin da kundin tsarin mulkin Najeriya ya ɗora wa Rundunar ’Yan Sanda shi ne kare rayuka da dukiyoyin ’yan ƙasa.

Sai dai a lokuta da dama, akan samu fito-na-fito tsakanin ’yan ƙasa da ’yan sandan sakamakon zarginsu da wuce gona da iri wajen gudanar da aikin nasu.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan yadda ya kamata alaƙa ta kasance tsakanin jami’an ’yan sanda da al’ummar ƙasa.

Domin sauke shirin, latsa nan

PDP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Osun

Wani mutum ya yi wa agolarsa fyaɗe ta samu juna biyu

An haifi alade mai fuskar mutum a Philippines

Ko Real Madrid za ta iya lashe Gasar Zakarun Turai bana?